ha_tq/1sa/12/16.md

339 B

Wane ƙalubalai ne Sama'ila ya sa a gaban mutanen Isra'ila?

Sama'ila ya ƙalubalanci mutanen da cewa su gabatar da kansu a gaban Yahweh su ga abin ban mamaki da zai yi a kan Idanuwansu.

Menene Sama'ila ya roƙa Alla ya aiko saboda mutanen Isra'ila su san girman Muguntar su?

Ya roƙi Yahweh ya aiko masu da aradu ds uma ruwan sama.