ha_tq/1sa/12/06.md

262 B

Menene yasa Sama'ila ya gaya wa mutanen Israila cewa su miƙa da kansu a gaban Yahweh?

Ya faɗawa mutanen Israi'la ce masu ku miƙa kanku, domin in yi roƙo tare da ku a gaban Yahweh game da dukkan ayyukan adalci na Yahweh, wanda ya yi domin ku da ubanninku.