ha_tq/1sa/08/19.md

233 B

Ta yaya ne mutanen Israila ya amsa wa gargaɗin daga wurin Sama'ila?

Mutane sunƙi da cewa suna son sarki a kansu dan za su zama kamar sauran alummai wanda zai yi masu hukunci kuma fita a gabanmu ya kuma yi faɗan yaƙe-yaƙenmu.