ha_tq/1ki/22/21.md

197 B

Yaya ne Mikaiyah ya gaya wa Sairkin Israila cewa za ya jawo shi ya je Ramot Giliyed?

Mikaiya ya ce wa Sarkin Israila cewa zai jawo shi ya je Ramot Giliyad da ƙaryar da annabinsa ya faɗa masa.