ha_tq/1jn/01/05.md

454 B

Wane saƙo ne daga wurin Allah da Yayaha sanarwa makarantarsa?

Yahaya na sanad da saƙo cewa Allah shine haske, a cikin sa kuma babu duhu ko kaɗan.

Menene Yahaya ya ce game da mutumim da ya ce wai yana zumunci da, Allah amma yana tafiyarsa a duhu?

Yahaya ya ce wannan irin mutum maƙaryaci ne kuma baya aikata ayukkan gaskiya.

Domin waɗanda suke tafiya a haske, menene ya ke wanke zunubansu?

Jinin yesu shi ya ke wanke su daga dukan zunubi.