8 lines
211 B
Markdown
8 lines
211 B
Markdown
|
# Mene ne Dauda yace domin tsautawa?
|
||
|
|
||
|
Dauda ya tsauta wa namomin jejin dake zama cikin iwa a kan mutane da kuma bijimai masu yawa da 'yan maruƙa.
|
||
|
|
||
|
# Wane ne zai fito daga Masar?
|
||
|
|
||
|
Sarakuna zasu fito daga Masar.
|