ha_tn/zec/14/03.md

281 B

Muhimmin Bayani:

Waɗannan ayoyin suna ci gaba da bayyana yakin karshe a kan birnin Yerusalem, da kuma yadda Allah zai cece ta.

sa'adda ya fita a ranar yakin

AT: "kamar yadda ya yi yaki a da"

kafafunsa za su tsaya a bisa Dutsen Zaitun

"Kafafunsa" na nufin Yahweh kansa.