ha_tn/zec/09/05.md

539 B

za ta gani

"za ta ga hallakarwar Taya"

Baki za su gina gidajensu a Ashdod

AT: "Baki za su mamaye Ashdod, su zauna a wurin"

zan kma sa alfarmar Filistiya ta kare

AT: "Zan sa Filistiyawa su daina fahariya da kansu kuma"

Zan kawar da jinisu daga bakinsu, da kumaharamtattun abubuwansu daga hakoransu

Wannan yana nufin nama da jin a cinkinsa, da kuma naman da ake mika wa gumaka. UDB ya bayyana wannan kai tsaye. AT: "Ba zan sake barinsu su ci nama da jini a cikinsa ba, kuma zan haramta musu cin abincin da aka mika wa gumaka"