ha_tn/nam/03/10.md

644 B

muhimmin bayani

Nahum ya yi magana da mutanen Nineba kamar sai ka ce su ne kasar da kanta. (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-apostrophe)

kamin nan

wannan cigaban kwatancin Nineba ne da Tebes daga sura 3:8. Maanar kuwa na iya zama: "Duk da haka" (UDB) ko kuma "bayan haka"

Tebes

wannan shine tsohuwar cibiyar kasar Masar, wanda Asiriyawa suka cinye da yaki.

guntule daki daki

mayakan sun kashe kananan yara na kasar Tebes kamar sai kace ana farfasa kasko. (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-metaphor)

tamkarwa da sarkoki

wato maida mutum bawa. AT: "zaman bayi" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-metonymy)