ha_tn/mrk/03/11.md

823 B

gan shi

"gan Yesu"

suka fãɗi a kasa ... yi ihu da ƙarfi, suka ce

A nan "su" na nufin aljannun. Sune suke sa mutanen da suka shige su su yi waɗannan abubuwa. Anan iya bayana wannan a fili. AT: "Sun sa mutanen da suka shige su su fãɗi kasa a gaban shi, su yi kuka a gare shi" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-explicit)

sun fãɗi a gaban shi

Aljannun ba su fãɗi a gaban Yesu saboda suna kaunar shi ba ko suna so su yi masa sujada ba. Sun fãɗi a gabansa domin sun ji tsoronsa ne.

Kai Ɗan Allah ne

Yesu yana da iko a kan aljannun domin shi "Ɗan Allah" ne.

Ɗan Allah

Wannan laƙani ne mai muhimmanci na Yesu. (Dubi: rc://*/ta/man/translate/guidelines-sonofgodprinciples)

Ya umurcesu kwarai da gaske

"Yesu ya umurce aljannun"

kada su bayana shi

"kada su bayana ko shi wanene"