ha_tn/mat/05/01.md

1.1 KiB

Mahaɗin Zance:

Wannan farkon sabuwar sashin labari ne da Yesu ya fara koyad da almajiran sa. Wannan sashin ya cigaba har zuwa karshen sura 7, an saba ce da wannan sashin huɗuba akan dutse.

muhimmin bayani:

Yesu ya fara bayana halayen mutane da suke da albarka a aya 3.

ya buɗe bukinsa

AT: "Yesu ya fara magana" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-idiom)

koyar da su

Kalmar "su" na nufin almajiransa.

talaucin ruhu

Wannan na nufin wanda yake da tawali'u. AT: "waɗanda sun san bukatan su na Allah" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-idiom)

gama mulkin sama na su ne

A nan "mulkin sama" na nufin Allah na mulki a matsayin sarki. A littafin Matiyu ne kadai aka ambata wannan. In ya yiwu, a sa "sama" a cikin fasara. AT: " gama Allah na sama zai zama tsarkin su" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-metonymy)

masu nadăma

Mai yiwuwa dalilin baƙin cikinsu su ne 1) yadda duniya ke cike da zunubi, ko 2) zunubansu, 3) mutuwar wani. kada a ba da takameme dalili nadămar, saidai harshan ku na bukatar wannan.

za a sanyaya musu rai

AT: "Allah zai sanyaya musu rai" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive)