ha_tn/luk/09/54.md

442 B

suka ga haka

"gani da cewa Samariyawan ba su ƙarbi Yesu ba"

umarci wuta ta sauko daga sama, ta hallaka su

Yakubu da Yahaya suka bada shawara a wannan hanyar shariyar domisun sani haka ne annabi Iliyay asharanta mutanen da suka ƙi Allah. (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-explicit)

ya juya ya tsauta masu

"Yesu ya juya ya tsauta wa Yakubu da Yahaya." Yesu bai huƙunta Samariyawan kamar yadda almajeren sa suke sammani ba.