ha_tn/jhn/21/20.md

480 B

almajirin da Yesu yake kauna

Yahaya ya kira kansa haka a duk lokaci a littafin, a maimakon kiran sunansa.

a cin abinci

Wannan ya na nufin abincin dare na karshe. (Dubi: John Chapter 13)

Bitrus ya gan shi

A nan "shi" na nufin "almajirin da Yesu yake kauna."

"Ya Ubangiji, Me mutumin nan zai yi?

Bitrus ya na so ya san abin da zai faru da Yahaya. AT: "Ya Ubangiji, me nene zai faru da wannan mutum?" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-explicit)