ha_tn/jdg/15/07.md

424 B

yace masu

"ya cewa da Filistiyawa"

Sai ya datsa su gunduwa-gunduwa, kwankwaso da cinya

Wannan bayanin cikakken ne na yadda Samsin ya kashe Filistiyawa. AT: "Ya yanyanka jikinsu guntu-guntu" (Duba: rc://*/ta/man/translate/figs-synecdoche)

kogon

Wannan shi ne buɗewa a cikin tudun ko a gefen tsauni

Itam

Wannan sunan yankin dutse ne kusa da Yerusalem. (Duba: rc://*/ta/man/translate/translate-names)