ha_tn/gen/20/13.md

620 B

Muhimmin Bayani:

A aya 13 Ibrahim ya ci gaba da ba Abimelek amsa.

gidan mahaifina

Anan "gidan" na nufin iyalin Ibrahim. AT: "mahaifina da sauran iyali na" (Duba: rc://*/ta/man/translate/figs-metonymy)

Na ce da ita dole ne ki nuna mini wannan aminci a matsayin matata: A duk inda mu ka je mu ka je ki faɗi haka game da ni, "Shi ɗan'uwana ne.""

AT: "Na ce da Sarai, ina so duk inda muka je ta nuna min aminci wajen faɗin cewa ni ɗan'uwanta ne" (Duba: [[rc:///ta/man/translate/figs-quotesinquotes]] da [[rc:///ta/man/translate/figs-quotations]])

Abimelek ya kwashi

"Abimelek ya kawo wasu" (UDB)