ha_tn/exo/16/22.md

583 B

Sai ya kasance cewa

Wannan jimla na dasa aya ne domin nuna alamar farkon wata sabuwar sashin labarin. Ayoyi 16:22-30 suna maganar abinda mutanen suka yi gane da Manna a kwana ta shidda da bakwai na mako. Idan harshenku tana da wata hanya ta musamman na nuna alamar wata sabuwar sashi a labari, kuna iya amfani da shi anan.

a rana ta shidda

"a rana ta 6" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/translate-numbers)

sau biyu

"sau 2" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/translate-numbers)

gurasa

Wato, gurasa da ke bayana kamar kanƙara a kasa a kowace asuba.

muhimmi

...