897 B
897 B
Muhimmin Bayani:
Musa ya cigaba da magana da mutanen Isra'ila kaman su mutum ɗaya ne. (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-you)
Idan mutum ya yi laifin da ya isa mutuwa
"idan mutum ya yi abu mai muni sosai da ya kai na hukunta shi ta kashe shi"
a kashe shi
AT: "ku kashe shi" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive)
ku rataye shi a kan itace
AT: 1) "kuma bayan ya mutu, sai ku rataye shi a kan itace" ko 2) "kuma za ku kashe shi ta rataye shi akan itace"
binne shi a ranar-ranar
binnne a ranar da kun kashe shi"
gama duk wanda aka rataye shi la'ananne ne ga Allah
At: 1) "domin Allah ya la'anta duk wanda mutane sun rataye a kan itace" ko 2) "mutane na rataye waɗanda Allah ya la'anta a kan itace." (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive)
kada ya ƙazantar da ƙasar
ta wurin barin wani abin da Allah ya la'anta a rayae a kan itace