624 B
624 B
Maganar Allah ta yaɗu tana ta ribabbanya
AT: "Maganar Allah kuwa ta bazu zuwa wurare da dama kuma mutane da yawa sun gaskanta da shi." (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-metaphor)
Maganar Allah
"sakon da Allah ya aika game da Yesu"
sun gama aikin su
Wannan na nufin lokacin da suka kawo kuɗi daga masu bi da ke Antakiya a [11:29-30]. AT: "suka danka kuɗaden zuwa ga shugabanin ikkilisiyar da ke Urushalima (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-explicit)
Suna dawowa
Suka komo Antakiya daga Urushalima. AT: "Barnaba da Shawulu suka komo Antakiya" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-explicit)