ha_tn/act/05/29.md

1.2 KiB

Bitrus da manzannin suka amsa

Bitrus ya yi magana a maɗadin manzannin da ya faɗi waɗannan kalaman"

Allah na ubanen mu ya ta da Yesu

A nan "ta da" karin magana ne. AT: "Allahn Ubannen mu ne ya sa Yesu ya sake rayuwa kuma" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-idiom)

Allah kuwa ya ɗaukaka shi a hannun damarsa

Zama a "hannun damar Allah" alama ce na samun baban martaba da iko daga wurin Allah. AT: "Allah ya ɗaukaka shi zuwa wurin martaba a gefensa" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/translate-symaction)

ta wurin rateye shi a bisa itace

A nan "Bitrus" yana amfani ne da kalmar nan "bishaya" ya nuna giciyen da aka yi shi da katako. AT: "ta wurin rateye shi a bisa giciye (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-metonymy)

ba Isra'ila tuba da gafarar zunubai

Ana iya fasara kalamun nan "tuba" da "gafara" zuwa kalmar aiki. AT: ya ba wa mutanen Isra'ila damar tuba su kuma samu sa Allah ya gafarta zunubansu" (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-abstractnouns)

Isra'ila

Kalmar nan "Isra'ila" na nufin mutanen Yahudawa. (Dubi: rc://*/ta/man/translate/figs-metonymy)

waɗanda suka yi biyayya a gareshi

Waɗandan sun mika kanzu ga ikon Allah"