ha_2ki_tn_l3/04/25.txt

14 lines
379 B
Plaintext

[
{
"title": "To sai ta tafi ta je wurin mutumin Allah a Tsaunin Karmel",
"body": "\"Ta yi tafiya zuwa Tsaunin Karmel inda Elisha, mutumin Allah yake\""
},
{
"title": "Lokacin da mutumin Allah ya hange ta daga nesa",
"body": "\"Tun tana can nesa, sai Elisha ya gan ta zuwa\" "
},
{
"title": "Ba damuwa ",
"body": "\"Lafiya dai\" ko \"Ee, komai ya yi kyau\""
}
]