ha_2ki_tn_l3/02/11.txt

22 lines
768 B
Plaintext

[
{
"title": "Duba",
"body": "Kalmar \"duba\" a nan na jijjiga mu ma maida hankaliga bayani na bammamaki da zai biyo baya."
},
{
"title": " karusai na wuta da dawakai na wuta",
"body": "Maganar \"na wuta\" na nufin suna kewaye da wuta. AT: \"karusai kewaye da wuta dawakai na wuta na ja\" (UDB) (Duba: figs_possession)"
},
{
"title": " ya tafi sama ta guguwa",
"body": "\"an ɗauke shi zuwa sama ta guguwa.\" Fassara kalmar \"guguwa\" kamr yadda kayi a 2:1."
},
{
"title": "Baba na, babana",
"body": "Ilisha yana kiran Iliya shugabansa da yake yi wa biyayya."
},
{
"title": "keta su biyu.",
"body": "Mutane za su iya keta kayansu alamar bakin ciki ko makoki AT: \"keta su kashi biyu ya nuna ɓacin ransa\" (Duba: translate_symaction)"
}
]