ha_2ki_tn_l3/04/28.txt

14 lines
726 B
Plaintext

[
{
"title": "Na roƙe ka ɗa ne, ya shugaba na, Ashe ban ce kada ka yaudare ni ba?",
"body": "Matar tana amfani da waɗannan tambayoyin ne domin nuna cewa tana cikin fushi game da abin da ya faru. Tana magana ne game da tattaunawar da ta yi da Elisha lokacin da ya gaya mata cewa za ta haifi ɗa. Waɗannan tambayoyin ana iya rubuta su azaman sanarwa. AT: \"Ban nemi ku ba ni ɗa ba, amma na neme ku kada ku yi mini ƙarya!\" (Duba: figs_rquestion)"
},
{
"title": "shiri na yin tafiya",
"body": "\"Ku shirya don tafiya\""
},
{
"title": "In ka gamu da wani in ya gaishe ka kada ka amsa, kada ka amsa masa",
"body": "Elisha yana son Gehazi ya yi tafiya da sauri, ba tare da ya tsai da magana da kowa ba. "
}
]