ha_2ki_tn_l3/01/05.txt

14 lines
978 B
Plaintext

[
{
"title": "Bayan 'yan saƙon sun dawo wurin Ahaziya",
"body": "Bayan gamu wa da Iliya, bayan 'yan saƙon sun dawo wurin sarki maimakon zuwa Ekron. (Duba: figs_explicit)"
},
{
"title": "Ashe babu Allah ne a Isra'ila da ka aika 'yan saƙo Ekron su tambayi Ba'al-Zebub? ",
"body": "Wannan tambayar ba ta buƙatar amsaan yi ta ne a tsauta masu don sun tuntuɓi Ba'al-Zebub. Za a iya rubuta wannan a matsayin sanarwa. Saboda da sun san akwai Allah na Isra'ila. AT: \"ku wawaye! Kun san akwai Allah a Isra'ila, amma kuna yi kamar baku sani ba da kuka aikeni in tyuntuɓi Ba'al-Zebub, allahn Ekron!\" (Duba: figs_rquestion da figs_irony)"
},
{
"title": "ba za ka tashi daga gadon jinyarka ba",
"body": "Lokacin da aka ji wa sarki Ahazariya rauni, an ɗora shi akan gado. Yahweh ya ce ba zai warke ba ba zai tashi daga gadon ba. Duba yadda aka fassara shi a 1:3. AT: \"ba za ka warke ba, ba zaka tashi daga gadon da kake kwance a kai ba\" (Duba: figs_explicit)"
}
]