8 lines
305 B
Markdown
8 lines
305 B
Markdown
|
# A wane rana ne Musa ya kira Haruna da ''ya'yansa da kuma dattawan Isra'ila?
|
||
|
|
||
|
A rana ta takwas Musa ya kira Haruna da 'ya'yansa maza da dattawan Isra'ila.
|
||
|
|
||
|
# Wane dabbobi biyu ne Musa ya ce wa Haruna da ''ya'yansa su miƙa wa Yahweh?
|
||
|
|
||
|
Musa ya ce wa Haruna ya ɗauki ɗan maraƙi daga garke marar lahani.
|