4 lines
226 B
Markdown
4 lines
226 B
Markdown
|
# Ta yaya ne Obadiya ya girmama Yahweh lokacin da Yezebel na kashe annabawan Yahweh?
|
||
|
|
||
|
Obadiya ya girmama Yahweh ta wurin ɓoye annabawa ɗari ya raba su hamsim, hamsin a cikin kogo, ya kuma ciyar da su da gurasa da kuma ruwa.
|