14 lines
720 B
Plaintext
14 lines
720 B
Plaintext
[
|
|
{
|
|
"title": "Muhimmin Bayani:",
|
|
"body": "Allah yana ci gaba da magana da masu tsaron yana hukunta mutanen Isra'ila."
|
|
},
|
|
{
|
|
"title": "ni kaɗai sai na faɗi a fuskata",
|
|
"body": "\"Na sunkuyar da kaina ƙasa\" ko \"Na kwanta a ƙasa.\" Ezekiyel bai fadi da bazata ba. Ya gangara ƙasa don ya nuna girmamawa da tsoron Yahweh. Duba yadda kuka fassara wannan a cikin Ezekiyel 1:27. (Duba: figs_idiom)"
|
|
},
|
|
{
|
|
"title": "za ka hallakar da dukkan sauran Isra'ila cikin hasalar fushin da kake zubawa kan Yerusalem?",
|
|
"body": "Ezekiyel yana roƙon Yahweh kada ya hallaka sauran. AT: \"don Allah kar ku halakar da sauran Isra'ilawa a yayin isowar fushinku akan Yerusalem!\" (Duba: figs_idiom da figs_rquestion)"
|
|
}
|
|
] |